/> Allah Ne Ya Amsa Rokona Ya bani Afakallahu a Matsayin Miji Inji Jaruma Rukayya Dawayya - Arewa24
Lorem ipsum dolor sit amet, consectetur adipiscing elit. Test link
AGCYSWP78
Posts

Allah Ne Ya Amsa Rokona Ya bani Afakallahu a Matsayin Miji Inji Jaruma Rukayya Dawayya

 

Allah Ne Ya Amsa Rokona Ya bani Afakallahu a Matsayin Miji Inji Jaruma Rukayya Dawayya

 Fitacciyar jaruma a Masana’antar Kannywood Rukayya Umar Santa da akafi sani da Rukayya Dawayya ta bayyana farin cikinta kan cewa Allah ne ya amsa rokonta daya bata Afakallahu a Matsayin miji.








Tuni dai aketa rade radin cewa Afakallahu shine wanda zai auri jaruma Rukayya Dawayya ashe kuwa gaskiya domin yanzu magana ta fito fili.





L