Babu Abinda Nakeso Allah Ya Bani Se Soyayyar Fadila H Aliyu Cewar Abubakar Mai Islam.
Menene Ra'ayinku?
Idan Nayi Ido Huɗu Da Daren Lailatul Qadar Babu Abinda Zan Roka Sedai Allah Yabani Fadila H Aliyu – Hausa Notifier
Idan Naga Watan Lailatul Qadar Wanda Ake Gani Ciki Kwanakin Goma Na Ƙarshe A Watan Ramadan Me Albarka, Soyayya Fadila H Aliyu Kawai Zan Roƙi Allah (S.W.T) Yabani Tare Da Mallake Zuciyar Ta Inji Abubakar Mai Islam.
Nasan Wasu Zasuga Hauka Na Akan Fadin Wannan Maganar, Amma So Ya Wuce Hakan Ga Wanda Suka San Menene So.
Menene Ra’ayinku?