manyan malaman da akarasa a nageriya tabbas anyi babban rashi..
tabbas kowa yaga wannan mala mai yasan malamai Wanda sukai gwa gwar maya arayuwa domin samun zaman lafiya da kwanciyar Hankali a nageriya Dan haka duk Wanda yaga wannan bidiyon yakamata yayi addu,A ga rasuwar wadan nan malamai Allah yajikan su Allah yayi musu rahama