/> Ta tabbata cewa wasu daga cikin jihohin Najeriya ba sa iya samar da kudaden da za su dogara da kansu..Wace shawara za ku bai wa gwmamnatocin jihohin Najeriyar? - Arewa24
Lorem ipsum dolor sit amet, consectetur adipiscing elit. Test link
AGCYSWP78
Posts

Ta tabbata cewa wasu daga cikin jihohin Najeriya ba sa iya samar da kudaden da za su dogara da kansu..Wace shawara za ku bai wa gwmamnatocin jihohin Najeriyar?

 




Ra’ayin Matasa. 


Ta tabbata cewa wasu daga cikin jihohin Najeriy ba sa iya samar da kudaden da za su dogara da kansu wajen gudanar da azzuka na ci gaban aluma, dole sai da tallafin gwamnatin tarayya. Daga cikin su akwai Bayelsa da Katsina da Taraba.


Me kuke tunani kan wannan lamari musamman yadda zai iya shafar rayuwa a yanzu ko makoma a nan gaba?


Wace shawara za ku bai wa gwmamnatocin jihohin Najeriyar?

L